Laraba 26 Faburairu, 2025 da 4:10:25 Safiya
NAFDAC ta ce tun bayan fara wani samame, a cikin mako biyu ta gano jabun magani da ya zarce tirela 10 a kasuwar Idumota da ke Legas, kudu maso yammacin ƙasar.
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya kai-tsaye.
Laraba 26 Faburairu, 2025 da 4:06:55 Safiya
Real Madrid ta matsa ƙaimi kan ɗan wasan tsakiya a Everton da Ingila, Jarrad Branthwaite. Manchester City na son saye ɗan wasan Newcastle da Ingila, Tino Livramento.
Laraba 26 Faburairu, 2025 da 4:12:05 Safiya
Hakan dai ya biyo bayan wani rahoto na musamman na binciken kwakwaf da BBC ta yi ne mai suna BBC Africa Eye, wanda ya bankaɗo yadda ake safarar kwayar ta tramol daga kasar Indiya zuwa kasashen Afirka ta yamma
Laraba 26 Faburairu, 2025 da 4:13:59 Safiya
Gilbert Ogoniwari matashi ne wanda ya yi fice kan yadda yake rangaɗa wa mata kitso.
Laraba 26 Faburairu, 2025 da 4:13:13 Safiya
A shekarar 2008, Firaiministan Isra'ila na wancan lokacin Ehud Olmert ya buƙaci shugaban Falasɗinawa ya amince da maslahar samar da ƙasa biyu. Bai taɓa nuna wa wata kafar yaɗa labarai taswirar da ya zana ba - sai yanzu.
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya kai-tsaye.
Talata 25 Faburairu, 2025 da 4:53:09 Yamma
Buƙatar ka iya jawo rikici tsakanin Isra'ila da sabuwar gwamnati a Syria bayan kifar da gwamnatin Bashar al-Assad.
Talata 25 Faburairu, 2025 da 11:07:07 Yamma
Barcelona da Atletico Madrid sun tashi 4-4 a wasan farko zagayen daf da karshe a Copa del Rey ranar Talata a Estadi Olimpic Lluis Companys.
Talata 25 Faburairu, 2025 da 10:45:08 Yamma
Chelsea ta doke Southampton 4-0 a wasan mako na 27 a Premier League ranar Talata a Stamford Bridge.
Talata 25 Faburairu, 2025 da 3:52:03 Yamma
Mikel Arteta ya ce Arsenal ce za ta lashe kofin Premier League na kakar nan, ba yadda ake hasashen Liverpool ba.
Talata 25 Faburairu, 2025 da 5:01:36 Yamma
Koci, Arne Slot ya ce ƙwazon da Mohamed Salah ke yi a wasannin bana, zai kara yin tsada idan Liverpool za ta tsawaita ƙwantiraginsa.
Talata 25 Faburairu, 2025 da 3:59:57 Safiya
Manchester City na son dan wasan tsakiya na Jamus mai taka leda a Bayer Leverkusen, Florian Wirtz, 21, da kuma dan wasan tsakiya na Ingila James McAtee,
Talata 25 Faburairu, 2025 da 3:54:21 Safiya
Tambayar kenan da an Najeriya ke yi cewa me Malam Nasir ElRufa'i ke nema a siyasance ne, tun bayan wata tattaunawa irinta ta farko da ya yi da yammacin Litinin inda ya ce shi ba zai taɓa komawa jam'iyyar PDP ba sannan kuma shi har yanzu ɗan jam'iyyar APC ne.
Talata 25 Faburairu, 2025 da 8:27:03 Safiya
Mai bai wa shugaban na Najeriya shawara kan tsaro ya ƙara da cewa ya kame daga faɗin abubuwa marasa daɗi ga tsohon gwamnan ne bisa la'akari da irin dangantakarsu.
Talata 25 Faburairu, 2025 da 9:28:33 Safiya
Rundunar 'yansanda ta ƙasar Uganda ta ce tana bincike game da mutuwar wani ɗanƙwallon ɗan Najeriya mai suna Abubakar Lawal, wanda ya faɗo daga saman ginin wani kantin sayar da kayayyaki.
Talata 25 Faburairu, 2025 da 3:54:45 Safiya
Hanyar da ƙungiyar mayakan Hezbollah na Lebanon ke samun kuɗaɗenta na sake fuskantar sabbin nazari, bayan wani harin sama da Israi'la ta kai a ƙarshen shekarar da ta gabata kan wata ƙungiyar hada-hadar kuɗi da ke da alaƙa da ƙungiyar.
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke wakana a Najeriya da sauran sassan duniya kai tsaye.
Litinin 24 Faburairu, 2025 da 2:38:36 Yamma
A bayanin da ya yi wa manema labaru a ranar Litinin a Kano, shugaban jam'iyyar, Hashim Sulaiman Dungurawa ya ce jam'iyyar ta ɗauki matakin ne bayan samun ƴan majalisar da laifin ayyukan zagon ƙasa ga jam'iyyar.
Litinin 24 Faburairu, 2025 da 6:36:02 Yamma
Al'ummar yankin ƙaramar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoton sun ce yanzu haka Bello Turji ya kafa sabuwar daba a yankinsu, inda ya ke tura yaransa su aikata ɓarna a ƙauyukan yankin.
Litinin 24 Faburairu, 2025 da 12:22:14 Yamma
Sojojin Sudan sun ce sun kawo ƙarshen iko da birnin el-Obeid na yankin kudancin ƙasar na kusan shekaru biyu da dakarun RSF suka yi.
Talata 25 Faburairu, 2025 da 3:55:23 Safiya
Ministan Ma'aikatar gidaje Yusuf Abdullahi Ata ya ce yana nan daram kan bakarsa na yakar duk wasu kalamai da za su iya kai ga rashin nasarar jam'iyyar.
Lahadi 23 Faburairu, 2025 da 5:04:37 Yamma
Shin a iya cewa Aristotle ne mutumin da ya fi tasiri da aka taɓa gani a doron ƙasa? Fitaccen malamin Falsafa ɗan Birtaniya, John Sellars na ganin haka.
Litinin 24 Faburairu, 2025 da 3:54:51 Safiya
Shugaban jam'iyyar APC na jihar Kano Abdullahi Abbas ya ce sun yi mamakin dalilan da suka sa Yusuf Abdullahi Ata ya fara maganar ba sa son shi a matsayin shugaban jam'iyyar APC, bayan shi burinsa ya zama gwamnan Kano.
Litinin 24 Faburairu, 2025 da 3:55:43 Safiya
Yadda Amurka ta sauya manufarta ya tayar da hankalin shugabannin turai kuma wannan ne ya sa aka shirya taron gaggawa a ranar 17 ga watan Fabrairu a birnin Paris domin tattauna rikicin Ukraine da tsaron nahiyar.
Litinin 24 Faburairu, 2025 da 3:55:14 Safiya
BBC ta yi nazari kan ruɗanin da aka fuskanta yayin da Iran ta yi watsi da sansanonin sojinta a Syria.
Lahadi 23 Faburairu, 2025 da 1:19:41 Yamma
Falasɗinawa sama da 600, a wani lamari da zai kawo tsaiko kan yarjejeniyar tsagaita wuta a yaƙin Gaza.
Lahadi 23 Faburairu, 2025 da 3:58:16 Safiya
Hukumar Alhazai ta Najeriya, NAHCON, ta ce ta kammala tantance adadin maniyyatan da za su sauke farali a bana da, da jiragen da za su yi jigilarsu da sauran muhimman abubuwan da suka jiɓanci aikin hajjin.
Lahadi 23 Faburairu, 2025 da 3:57:54 Safiya
Wannan maƙala ce da ke kawo muku muhimman batutuwan da suka faru a Najeriya cikin makon da muke bankwana da shi.
Lahadi 23 Faburairu, 2025 da 3:56:56 Safiya
Sauye-sauye ƴan ƙalilan ka iya inganta rayuwarku
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke wakana a Najeriya da sauran sassan duniya kai tsaye, Lahadi, 22/02/2025
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke wakana a Najeriya da sassan duniya kai tsaye, Lahadi, 23/02/2025
Lahadi 23 Faburairu, 2025 da 3:52:06 Yamma
Amsoshin Takardunku, shiri ne na BBC Hausa da ke amsa tarin tambayoyin da kuke aiko mana, domin ilimantarwa da wayar da kai.
Lahadi 23 Faburairu, 2025 da 1:37:47 Yamma
Wannan labari na Mafitarmu an yi shi ne a kan faɗakar da jama'a kan sanin illolin sare da ji da kuma amfanin dajin ga rayuwar ɗan'Adam da sauran halittu da ma duniyar baki ɗaya.
Asabar 22 Faburairu, 2025 da 1:39:53 Yamma
Lafiya Zinariya: Illolin na'urorin fasahar zamani ga lafiyar ƙwaƙwalwa da ta gangar jikin yara.
Asabar 22 Faburairu, 2025 da 2:16:51 Yamma
Shugaban hukumar aikin Hajjin Najeriya ya yi bayani kan taƙaddamar da ke tsakanin hukumar da wani kamfanin Saudiyya da kuma shirye-shirye kan Hajjin 2025.
Asabar 22 Faburairu, 2025 da 2:09:29 Yamma
A ranar 13 ga watan Fabrairu ne wani ɗan majalisar Amurka, Scott Perry ya zargi USAID da tallafa wa ƙungiyoyin ta'addanci a ƙasashen duniya, ciki har da Boko Haram.
Jummaʼa 8 Disamba, 2023 da 6:50:55 Yamma
Sashen Hausa na BBC na watsa shirye-shirye guda huɗu a kowace rana, na tsawon minti talatin-talatin cikin harshen Hausa.